Nijar
Kasar Amurika za ta taimakama kasar jumhuriyar Nijar da kudu dalla milyon 23.
Kasar Amurka, za ta baiwa Gwamnatin kasar Jumhuriyar Nijar kudi Dalla miliyan 23 a matsayin tallafi.Wanan kudaden za a kwararawa wajen aiyukan raya kasa, mussananma a yankunan karkara.Wanan tallafi na kasar Amurka ga kasar Nijar ya samu ne saboda yadda kasar ta koma gadangadan kan turbar demokradiya.Wani dan siyasa mai sunan Bukhari Mahaman Sani Zilli, yace babu abin mamaki a cikin lamarin.
Wallafawa ranar: