Najeriya
Jigawa za ta kwato kudaden da aka sace
Gwamnatin jihar Jigawa a Arewacin Najeriya ta kafa wani kwamiti da zai kwato kadarorinta da ta ke zargin jami'an tsohuwar gwamnatin Sule lamido sun yi a won gaba da su. Kaddarorin sun hada da motocin Alfarmar gwamnati, da wasu kayayyaki da suka yi batan Dabo, sai dai kuma jami'an tsohuwar gwamnatin na fassara batun da wata bita da kulli…Kamar yadda Abubakar Isa Dandago ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Jigawa za ta kwato kudaden da aka sace
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu