Isa ga babban shafi
Guinea Bissau

An bukaci a aiwatar da zanga-zangar tube firaministan Guinea Bissau

Magoya bayan tubabben firaministan kasar Guinea Bissau, sun bukaci a gudanar da zanga-zanga da kuma yajin aikin gama gari, domin tilasta wa shugaban kasar dawo wa da firaministan kasar kan mukaminsa. 

Domingos Simões Pereira na Guinea Bissau
Domingos Simões Pereira na Guinea Bissau Liliana Henriques / RFI
Talla

Magoya bayan Domingos Simoes Pereira wanda aka tube a ranar 12 ga wannan wata, sun ce bai kamata a zura wa shugaban kasar Jose Mario Vaz ido bayan ya tube firaministan saboda dalilai na siyasa ba,

Wannan lamari dai ana ganin cewa zai iya farfado da rikicin siyasa a wannan kasa da ta fi kowace yawan faruwar juye-juyen mulki a Afirka.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.