Guinea Bissau
An bukaci a aiwatar da zanga-zangar tube firaministan Guinea Bissau
Magoya bayan tubabben firaministan kasar Guinea Bissau, sun bukaci a gudanar da zanga-zanga da kuma yajin aikin gama gari, domin tilasta wa shugaban kasar dawo wa da firaministan kasar kan mukaminsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Magoya bayan Domingos Simoes Pereira wanda aka tube a ranar 12 ga wannan wata, sun ce bai kamata a zura wa shugaban kasar Jose Mario Vaz ido bayan ya tube firaministan saboda dalilai na siyasa ba,
Wannan lamari dai ana ganin cewa zai iya farfado da rikicin siyasa a wannan kasa da ta fi kowace yawan faruwar juye-juyen mulki a Afirka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu