Isa ga babban shafi
SYRIA

MDD ta ce ranar juma'a za a ci gaba da taron sulhunta rikicin Syria

Majalisar Dinkin Duniya ta ce taron sulhunta bangarori masu hamayya da juna a rikicin Syria wanda ya kamata a fara a yau litinin, an amince cewa sai a ranar juma’a mai zuwa ne za a buda shi, inda za a ci gaba da tattaunawa har na tsawon watanni 6.

Staffan Mistura, manzon Majalisar Dinkin Duniya a Syria
Staffan Mistura, manzon Majalisar Dinkin Duniya a Syria REUTERS/Denis Balibouse
Talla

Manzon Majalisar na musamman a Syriya Steffan de Mistura, ya ce yanzu haka ana kokarin warware sabani dangane da wadanda za su wakilci ‘yan adawa zuwa wannan taro da zai gudana a birnin Geneva.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.