Nijar
Ana shirin rantsar da Issoufou a Nijar
A gobe Asabar ne ake shirin rantsar da Issoufou Mahamadou domin ci gaba da mulki wa’adi na biyu a Jamhuriyar Nijar, bayan da ya yi nasara a zaben da aka gudanar a ranar 20 ga watan jiya zagaye na biyu akan babban abokin adawarsa Hama Amadou. Yanzu haka dai ana ci gaba da shirye-shirye domin gudanar da gagarumin bikin rantsar da shugaban a birnin Yamai. Lydia Addo ta aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana shirin rantsar da Issoufou a Nijar wa'adi na biyu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu