Isa ga babban shafi
Eguatorial Guinea

Shugaban Equatorial Guinea Na Neman Wa'adi Na Bakwai A Zaben Yau

Yau Lahadi ake gudanar da babban zaben kasar Equatorial Guinea inda Shugaban kasar Teodoro Obiang Nguema wanda ya kwashe shekaru 37 bisa madafun iko ke hankoron zarcewa da mulkin.   

Shugaban kasar Equatorial Guinea Theodoro Obiang Nguema
Shugaban kasar Equatorial Guinea Theodoro Obiang Nguema Reuters/James Akena
Talla

Dan shekaru 73, Teodoro Obiang Nguema na neman zarcewa da iko ne wa'adi na 7.

Yanzu haka dai wannan kasa tayi kaurin suna a duniya a matsayin kasar da ke sahun gaba wajen cin hanci da rashawa.

Shugaban ya kasance  cikin wadanda suka fi dadewa a karagar mulki a cikin kasashen Africa.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.