Najeriya
An yi wa gwamnatin Bauchi Fatawar biyan albashi
Wasu kungiyoyin musulmi sun yi fatawar cewa, ciyarwa a lokutan bude-baki da gwamnatin Bauchi ke yi a masallatai bai zama wajibi ba, kamar sauke nauyin biyan albashin Ma'aikata da suke bi na watanni. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
An yi wa gwamnatin Bauchi Fatawar biyan albashi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu