Dandalin Siyasa
Dandalin siyasa na yau asabar zai yo dubi kan rikicin shugabanci a jam'iyyar PDP a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:06
A cikin shirin dandalin siyasa Abdoulkarim Ibrahim yayo dubi dangane da rikicin shugabanci da ya kaure a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya.Ya kuma dubo wasu labaren daga Kano dama Bauchi Najeriya.