Nijar
Nijar ta toshe Intanet domin dakile satar Jarabawa
Dalibai a Jamhuriyyar Nijar sun fara Jarabawar neman shiga Makarantar gaba da Sakandare. Sai dai ana gudanar da jarabawar ne cikin tsauraran matakan tsaro domin dakile satar jarabawa. Matakan kuma sun hada da toshe Intanet da harmata shiga da Salula a dakin rabuta Jarabawar kamar yadda Salissou Issa ya aiko da rahoto daga Maradi.
Wallafawa ranar:
Talla
Dalibai a Nijar na zana jarabawar BEPC
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu