Saliyo
'Yan sanda sun harbe dalibi a Saliyo
‘Yan Sanda a kasar Saliyo sun harbe wani dalibin Sakandare tare da wani mai sayar da kaya a titi lokacin da matasa ke gudanar da zanga zangar adawa da sauya wata cibiyar horar da ma’aikata.
Wallafawa ranar:
Talla
'Yan Sanda sun ce matasan sun cinna wuta a wasu gidaje guda biyu abinda ya sa suka yi amfani da karfi dan tarwatsa su.
Jami’an asibiti su tabbatar da mutuwar mutane biyu a arangamar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu