‘Yan Neja Delta sun zana wa Buhari bukatu 16
Shugabannin Yankin Naija Delta a Najeriya da suka gana da Shugaba Buhari sun zayyana wa bukatu da dama wadanda suka hada da rage yawan Sojojin da ke fada da tsagerun yankin domin samun zaman lafiya. Muhammad Kabir Yusuf Wakilin RFI Hausa a fadar Shugaban kasa ya aiko da rahoto daga Abuja
Wallafawa ranar:
Talla
Buhari ya gana da Shugabannin Neja Delta
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu