Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Najeriya na yunkurin farfado da Tafkin Chadi: Ra'ayoyi
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:26
Najeriya zata jagoranci kasashen nahiyar Africa, domin neman taimakon kasashen Duniya wajen kokarin farfado da tafkin Chadi da ke barazanar kafewa, yayinda ake gudanar da taro na Duniya kan shawo kan Dumamar yanayi a kasar Morocco. Kan haka ne muka karbi ra'ayoyin masu sauraro.