Bakonmu a Yau
Farfesa Umar Pate kan rawar da ECOWAS ke takawa a rikicin Gambia
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:33
Zababben shugaban Gambia Adama Barrow ya bi tawagar ECOWAS zuwa kasar Senegal, inda zai zauna har zuwa ranar da za’a rantsar da shi a yayin da Kungiyar ta ECOWAS ke tsara matakan da za’a bi don kawo karshen rikicin siyasar ta Gambia, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Farfesa Umar Pate na sashen nazarin aikin Jarida da ke Jami’ar Bayero a Kanon Najeriya.