Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Umar Pate kan rawar da ECOWAS ke takawa a rikicin Gambia

Wallafawa ranar:

Zababben shugaban Gambia Adama Barrow ya bi tawagar ECOWAS zuwa kasar Senegal, inda zai zauna har zuwa ranar da za’a rantsar da shi a yayin da Kungiyar ta ECOWAS ke tsara matakan da za’a bi don kawo karshen rikicin siyasar ta Gambia, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Farfesa Umar Pate na sashen nazarin aikin Jarida da ke Jami’ar Bayero a Kanon Najeriya.

Shugabanin kasashen ECOWAS na kokarin ganin sun warware rikicin siyasar kasar Gambia.
Shugabanin kasashen ECOWAS na kokarin ganin sun warware rikicin siyasar kasar Gambia.
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.