Bakonmu a Yau
Dr Sani Yahaya kan neman `yancin Polisaro daga kasar Morroco
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Bayan shafe tsawon shekaru sama da 35 da ficewarta daga cikin Kungiyar kasashen Afrika sakamakon amincewa da kasashen suka yi da wakilcin yankin yammacin Sahara a Kungiyar. Har yanzu kasar Maroko bata sauya matsayinta ba, na bawa yankin na Polisario damar samun yancin cin gashin kansa daga kasar. A tattaunawar da Mahaman Salisu Hamisu ya yi, da Dr Sani Yahaya na jam’iar birnin Yamai a jamhuriyar Nijar, ya yi mana tsokaci a kan yadda wannan danbarwa zata kasance.