Najeriya
Matsaloli a zirga-zirgar jiragen saman Najeriya
Harkar zirga-zirgar jiragen sama na fuskantar koma-baya a Najeriya lura da raguwar fasinjoji, Sanarwa da hukumomin kasar suka fitar na nuni da cewa an samu karancin masu tafiye-tafiye na fiye da kashi 50 cikin dari daya, Abdurrahman Gambo Ahmad ya ziyarci filayen jiragen sama na Legas, ga kuma rahoton da ya hada mana
Wallafawa ranar:
Talla
Matsaloli a zirga-zirgar jiragen saman Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu