Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sheik Abdullahi Uwais akan dokar Aure a Kano

Wallafawa ranar:

Kwamitin Majalisar Malamai ta jihar Kano da ke Arewacin Najeriya na ci gaba da bitar daftarin dokar aure da mai Martaba Sarki Sunusi na biyu ya gabatar da nufin magance matsalolin da ke haddasa mutuwar aure. Ana sa ran nan da kwanaki 10 kwamitin zai kammala nazarinsa kafin daga bisani a kaddamar da kundin dokar ga majalisar jihar. A zantawarsa da Abdurrahman Gambo Ahmad, daya daga cikin malaman kwamitin, Sheik Abdullahi Uwais ya ce, akwai gyara a doka.

Sarki Sanusi na biyu à Kano tare da fadawansa
Sarki Sanusi na biyu à Kano tare da fadawansa REUTERS/Stringer
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.