Najeriya
Jirage sun fara sauka a Abuja
A yau ne aka sake bude filin sauka da tashin Jirage sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a Najeriya bayan kammala gyare-gyren titin filin da ya dauki mahukuntan kasar tsawon kusan makwanni shida. A duk tsawon wannan lokaci dai, jirage sun koma sauka da tashi ne a filin saukar jiragen da ke jihar Kaduna. Jirgin Ethiopia ne ya fara sauka a filin jirgin na Abuja a yau Talata kamar yadda Wakilinmu Muhammad Kabiru Yusuf ya aiko da rahoto .
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
An bude filin jiragen sama na Abuja
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu