Isa ga babban shafi
Chadi

An ko yiwa Hissene Habre adalci...........

Lauyoyin dake kare tsohon Shugaban Chadi Hissene Habre sun kira gangamin manema labarai inda suka kalubalanci hukunci da aka yanke masa ,tareda bayyana cewa ba a yi masa adalci ba.

Tsohon Shugaban kasar Chadi Hissene Habre
Tsohon Shugaban kasar Chadi Hissene Habre ©AFP/SeyllouOU
Talla

Bayan da wata Kotu ta musaman a kasar Chadi ta amince da hukuncin kisan da aka yankewa tsohon shugaban Chadi Hissene Habre wanda aka samu da laifufukan yaki, haka zalika kungiyoyin kare hakkokin bil adam a kasar sun yi naam da hukuncin tareda bukatar ganin an biya da dama hakokinsu.

Kotun da kungiyar kasashen Afirka ta kafa a kasar Senegal a karkahsin alkali Wafi Ougadeye ta yanke masa hukuncin kisan amma kuma tayi watsi da samun sa da laifin fyade.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.