Isa ga babban shafi
CAR

‘Yan bindiga sun hallaka mutane 45 a Afirka ta Tsakiya

Kungiyar Kare Hakkin Bil Adama ta Human Rights Watch ta bayyana cewar kungiyoyin ‘yan bindiga dadi a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya sun hallaka mutane akalla 45 a matsayin daukar fan sa a cikin watanni uku da suka gabata.

Har yanzu ana fama da rashin zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya
Har yanzu ana fama da rashin zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya AFP PHOTO / ISSOUF SANOGO
Talla

Lewis Mudge, Jami’in Hukumar da ke gudanar da bincike a Afirka ya ce ganin yadda bangarorin Anti Balaka da Seleka ke yakar juna dan samun iko, fararen hula na ci gaba da dandana kudar su a kasar.

Rikici a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ya barke ne tun a shekarar 2013 lokacin da aka kifar da gwamnatin shugaba Francois Bozize.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.