Isa ga babban shafi
Tanzania

Wani hatsari mota ya yi sanadiyar mutuwar mutane sama da 30 a Tanzania

Hukumomin Kasar Tanzania sun ce wasu yara dalibai 29 dake shekarar karshe na karatun su a makarantar firamare sun mutu tare da malaman su guda 2 da kuma direbar motar dake tuka su sakamakon wani hadari da ya auku yau asabar. 

Motar da ta yi hatsari a kasar Tanzania
Motar da ta yi hatsari a kasar Tanzania
Talla

Daraktan Makarantar dake Arusha, Innocent Mushi, ya ce anyi nasarar ceto yara 3 da ran su kuma yanzu haka suna samun kula a asibiti.

Shugaban kasar John Magafuli ya aike da sakon ta’aziya ga shugabannin makarantar da iyayaen yaran.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.