Masu safarar ‘yan ci-rani sun zargi gwamnatin Nijar da saba alkawali
Kungiyoyin da ke sana’ar safarar ‘yan ci rani a a Jamhuriyyar Nijar ta hanyar Agadez zuwa Turai sun bayyana bacin ransu kan yadda aka kasa mutunta alkawurkan da suka cim-ma da hukumomin kasar.
Wallafawa ranar:
Kungiyoyin a baya sun amince ta dakatar da duk wata harka da ta shafi safarar bakin haure idan hukumomi sun dau musu alkawarin samar ma su da wani aiki na daban.
Acikin watan mayu shekarar 2015 gwamnati Nijar ta sanya hannu a kan wata doka da ke hukunta duk wani mutun da aka samu da laifin safarar bakin haure tare da alkawalin samar wa masu sana'ar da sabbin ayyukan yi
Oumar Sani ya aiko da rahoto daga Agadez.
Masu safarar ‘yan ci-rani sun zargi gwamnatin Nijar da saba alkawali
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu