Najeriya
Osinbajo ya gana da Namadi Sambo a Abuja
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Muhammadu Namaadi Sambo ya gana da Mukaddashin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbanjo cikin sirri. sai dai a cewarsa ganawa ce ta sada Zumunci.
Wallafawa ranar:
Kunna - 00:27
Talla
Yan Najeriya da dama ne yanzu haka ke sa ran ofishin Mukaddashin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbanjo zai futar da sanarwa dangane da wannan ganawa da Namadi Sambo,mutumen da ya taka gaggarumar rawa a lokacin mulkin Goodluck Ebele Jonathan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu