Cote d’Ivoire
Hankula sun kwanta bayan cim-ma jituwa da 'yan tawaye a Cote d’Ivoire
‘Yan Tawayen sojin Cote d’Ivoire da suka kwashe kwanaki suna bore saboda abinda suka kira rashin biyan su kudaden alawus sun amince su koma barikin su bayan kulla wata yarjejeniya da gwamnatin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan tsaro Alain-Richard Donwahi ya ce an fara samu kwanciyar hankali a sassan kasar sakamkon komawar sojojin bariki.
Mai Magana da yawun sojojin Saje Cisse Fousseni dak yace an biya musu bukatun su, saboda haka sun koma barikokin su.
Ministan tsaron yce bankuna sun fara aiki tare da harkokin kasuwanci.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu