Masar
An kashe mutane 23 a harin da aka kai kasar Masar
Wasu mutane dauke da bindigogi sun kai hari tare da kashe kiristoci 23 a wannan juma’a a kasar Masar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ma’aikatar lafiya ta kasar ta tabbatar da cewa faruwar lamarin inda ta ce akwai wasu mutane 20 da suka samu raunuka sakamakon harin wanda aka kai a lardin Miya.
A watan afrilun da ya gabata an kai hare-hare da bama-bamai kan kiristoci Kibdawa, inda aka kashe wani adadi mai tarin yawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu