Isa ga babban shafi
Masar

An kashe mutane 23 a harin da aka kai kasar Masar

Wasu mutane dauke da bindigogi sun kai hari tare da kashe kiristoci 23 a wannan juma’a a kasar Masar.

Kibdawa na juyayin harin da aka kai wa coci a Masar
Kibdawa na juyayin harin da aka kai wa coci a Masar Reuters/Asmaa Waguih
Talla

Ma’aikatar lafiya ta kasar ta tabbatar da cewa faruwar lamarin inda ta ce akwai wasu mutane 20 da suka samu raunuka sakamakon harin wanda aka kai a lardin Miya.

A watan afrilun da ya gabata an kai hare-hare da bama-bamai kan kiristoci Kibdawa, inda aka kashe wani adadi mai tarin yawa.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.