Jamhuriyar Benin
Motar safa ta yi karo da jirgin kasa a Benin
Rahotanni daga Jamhuriyar Benin sun ce mutane da dama sun mutu lokacin da wata motar safa mai gudun wuce kima ta yi karo da jirgin kasa.
Wallafawa ranar:
Talla
Wani jami’in kamfanin jiragen kasa, Ramani Kassomou, ya ce jirgin na tafiya ne akan hanyar Cotonou zuwa Parakou lokacin da hadarin ya auku.
Ministan cikin gida Sacca Lafia ya tababtar da mutuwar mutane da dama ba tare da bada adadi ba.
Kamfanin Bollore na Faransa ke tafiyar da jiragen kasa wanda ke dauke da jarin Gwamnatocin Benin da Nijar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu