Chadi
Chadi za ta janye dakarun kasar daga ayyukan wanzar da zaman lahiya
Shugaban Chadi Idris Deby, ya yi barazzanar janye dakarun kasar daga wasu ayyukan wanzar da zaman lafiya a kasashe da dama na Afirka saboda rashin kudi.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaba Deby, wanda ke zantawa da wasu kafafen yada labaran Faransa ciki har da Rfi, har ila yau ya ce rashin kasancewar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a cikin kasar, abu ne da zai iya kawo cikas ga ayyukan hadin-gwiwa domin yaki da ayyukan Boko Haram.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu