Bakonmu a Yau
Alhaji Muhammad Mustapha Maikanuri kan barazanar Boko Haram
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:33
A cikin ‘yan makwannin baya-bayan nan ana yawan samun hare-haren Boko Haram musamman a wasu yankuna da ke cikin jihar Borno, yayin da wasu ke bayyana fargaba kan yadda ‘yan Boko Haram ke afka wa mutane idan suka fita zuwa gonakinsu. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya tattauna da Alhaji Muhammad Mustapha Maikanuri.