Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alhaji Aliyu Ikira Bilbis, kan Biafra

Wallafawa ranar:

Shugabannin al’ummar Igbo a fagen siyasar Najeriya sun ce ba sa goyon bayan ballewar yankin kudu maso gabashin kasar domin kafa kasar Biafra, inda suka ce a maimakon haka, suna fata a sake fasalta tsarin siyasa wanda Niajeriya ke tafiyar akansa a yau. Domin jin tasirin wannan matsayi da manyan ‘yan siyasar yankin suka dauka bayan sun gana da mukaddashin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da tsohon ministan yada labaran Najeriya Aliyu Ikira Bilbis.

Tutar neman kasar Biafra
Tutar neman kasar Biafra STEFAN HEUNIS / AFP
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.