Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alhaji Tanko Yakasai kan barazanar raba Najeriya

Wallafawa ranar:

Kungiyar Matasan Arewacin Najeriya sun ce suna sake nazarin umurnin da suka ba ‘Yan Kabilar Igbo na ficewa daga Yankin nan da ranar 1 ga watan Oktoba mai zuwa. Daya daga cikin Dattawan kasar, Alhaji Tanko Yakasai ya ce lalle gazawar Gwamnatin kasar na daukar matakan da suka dace ya haifar da wannan matsala.

Wasu 'yan kungiyar IPOB masu ra'ayin kafa kasar Biafra
Wasu 'yan kungiyar IPOB masu ra'ayin kafa kasar Biafra http://naijagists.com
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.