Isa ga babban shafi
Kamaru

Gwamnatin Kamaru ta mayar da martani zuwa Amnesty International

Gwamnatin kasar Kamaru ta mayar da martini zuwa kungiyar Amnesty International ,wacce ta bayyana cewa ta nada sheidu dake nuna ta yadda dakarun Gwamnati suka azabtar da farraren hula da ake tuhuma da cewa yan kungiyar Boko Haram ne.

Wasu 'yan gudun hijira da suka tserewa rikicin Boko Haram a sansanin Minawao da ke kasar Kamaru a ranar 25 ga watan Fabarairu, 2015
Wasu 'yan gudun hijira da suka tserewa rikicin Boko Haram a sansanin Minawao da ke kasar Kamaru a ranar 25 ga watan Fabarairu, 2015 today.ng/AP
Talla

Issa Tchiroma kakkakin Gwamnatin kasar ta Kamaru ya bayyana bukatar hukumomin kasar na samu Karin haske daga kungiyar Amnesty.

Elhaj Tchiroma ya tabbatar da kokarin Gwamnatin kasar ta Kamaru wajen fadakar da jami’an tsaro kan muhimancin kare hakin bil Adam.

Hukuma zata hukunta duk jami’in da aka sama da hannu a batun azabatar da jama’a.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.