Mauritania
Ana Dakon Sakamakon Zaben Raba Gardama A Kasar Mauritania
A kasar Mauritania ana ta kirga sakamakon zaben raba gardama da aka gudanar jiya Asabar game da sauye-sauye a kundin tsarin mulki wanda shugaba Mohammed Ould Abdel Aziz ya nema.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban kasar na ta hakilon ganin an soke majalisar Dattawa ce daga tsarin siyasar kasar, da wasu tsare-tsaren da ake amfani da su ciki har da launin tutar kasar.
Masu adawa da zaben raba gardaman sun yi iyakacin kokari domin ganin jama’a ba su fito domin zaben ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu