Najeriya
Jami’an tsaron Najeriya sun abka wani sansanin ma’aikatan MDD a Maiduguri
Majalisar dinkin Duniya ta ce jami’an tsaron Najeriya sun abka wani sansanin ma’aikatanta da ke kula da ayyukan jin kai a Maiduguri inda suka gudanar da bincike ba tare da sun sanar da ita ba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:07
Talla
Jami’an tsaron sun shafe sa’o’I uku suna bincike a sansanin a Maiduguri inda wasu bayanai ke nuna cewa sun kaddamar da binciken ne kan labarin da aka yada cewa shugaban Boko Haram na buya a sansanin.
Samantha Newport ita ce jami’ar hulda da jama’a ta ofishin kula da ayyukan jin kai a Najeriya kuma ta yi muna Karin bayani.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu