Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan rashin amincewar kungiyar Ohaneze da ayyana IPOB a matsayin kungiyar ta'addanci
Wallafawa ranar:
shirin ra'ayoyin masu saurare tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mai da hankali kan kin amincewar da kungiyar dattawan kabilar Igbo ta Ohaneze ta yi kan ayyanawar da rundunar sojin Najeriya ta yi na cewa Kungiyar IPOB mai fafutukar kafa kasar Biafra kungiyar ta'addanci ce.
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu