Gambia
Gambia ta fita daga layin kasashe da ake zartar da hukuncin kisa
Kasar Gambia ta fita daga cikin kasashe da ke zartar da hukuncin kisa ,sanarwar da Shugaban kasar Adama Barrow ya yi a lokacin da yake gabatar da jawabin sa a zauren Majalisar Dimkin Duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
Adama Barrow watanni takwas bayan hawan sa karagar mulkin kasar ta Gambia,ya soma taka gaggarumar rawa a cewar da dama daga cikin kungiyoyin kare hakkin bil Adam.
Kasar Gambiya ta yi kaurin suna a tsohuwar Gwamnatin Yaya Jammeh da ya mulki kasar tsawon shekaru 22.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu