Isa ga babban shafi
Gambia

Gambia ta fita daga layin kasashe da ake zartar da hukuncin kisa

Kasar Gambia ta fita daga cikin kasashe da ke zartar da hukuncin kisa ,sanarwar da Shugaban kasar Adama Barrow ya yi a lokacin da yake gabatar da jawabin sa  a zauren Majalisar Dimkin Duniya.  

Shugaban kasar Gambia Adama Barrow yayin jawabi a wani taron manema labarai
Shugaban kasar Gambia Adama Barrow yayin jawabi a wani taron manema labarai
Talla

Adama Barrow watanni takwas bayan hawan sa karagar mulkin kasar ta Gambia,ya soma taka gaggarumar rawa a cewar da dama daga cikin kungiyoyin kare hakkin bil Adam.

Kasar Gambiya ta yi kaurin suna a tsohuwar Gwamnatin Yaya Jammeh da ya mulki kasar tsawon shekaru 22.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.