Isa ga babban shafi
Nijar

kasashe na kokarin shiga tsakani domin bai wa Hama Amadou damar komawa Nijar

Bayanai na nuni da cewa yanzu haka wasu kasashe da suka hada da Faransa na kokarin shiga tsakani domin bai wa shugaban babbar jam’iyyar adawa a kasar Moden-Lumana Africa wato Hama Amadou damar komawa kasar, bayan da ya share dogon lokaci yana zaune a waje daidai lokacin da bangaren shara’a ke neman sa.

Shugaban Nijar  Mahamadou Issoufou tareda Shugaban Faransa Emmanuel Macron
Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou tareda Shugaban Faransa Emmanuel Macron REUTERS/Charles Platiau
Talla

Yanayin siyasa a jamhuriyar Nijar  na ci gaba da tayar da hankulan kungiyoyin Fararen hula dama wasu jam'iyyoyin siyasa.
A yan watanni da suka gabata Gwamnatin kasar ta samar da kwamity sulhunta yan siyasa,wanda bangaren adawa suka bayyana cewa kwamity na bukatar gyara.

A yau lahadi ne ya'an jam'iyyar Lumana na birnin Yameh suka gudanar da taron sabinta membobin dake shugabantar jam'iyyar reshen Yameh.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.