wasanni
Kofin kwallon kafa na kungiyoyin Afrika
A jiya asabar ne aka buga wasar karshe a gasar neman kofin kungiyoyi na nahiyar. A filin wasa na Casablanca dake Morocco, kulob na Wydad na Casablanca ya lalasa kulob na Al-Ahly na kasar Masar da ci 1 da 0.
Wallafawa ranar:
Talla
Tsawon shekaru 25 kulob na Wydad Casablanca ke jiran wannan nasara.
Dubban dubatar magoya bayan kulob na Wydad Casablanca na kasar ta Morocco ne suka share daren jiya suna murna da wannan nasara
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu