Isa ga babban shafi
wasanni

Kofin kwallon kafa na kungiyoyin Afrika

A jiya asabar ne aka buga wasar karshe  a gasar neman kofin kungiyoyi na nahiyar. A filin wasa na Casablanca dake Morocco, kulob na Wydad na Casablanca ya lalasa kulob na Al-Ahly na kasar Masar da ci 1 da 0.

Yan wasan kulob na Wydad Casablanca na kasar Morocco
Yan wasan kulob na Wydad Casablanca na kasar Morocco FADEL SENNA / AFP
Talla

Tsawon shekaru 25 kulob na Wydad Casablanca ke jiran wannan nasara.

Dubban dubatar magoya bayan kulob na Wydad Casablanca na kasar ta Morocco ne suka share daren jiya suna murna da wannan nasara

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.