Isa ga babban shafi
Benin

Jami'an kiwon lafiya sun dakatar da yajin aikin watanni biyu da suke yi

A wannan juma’a ma’aikatan kiwon lafiya sun koma a bakin aiki, bayan share tsawon watanni biyu ana yajin aikim da ya yi sanadiyyar tabarbarewar lamurra bangaren kiwon lafiya.

Ma'aaikatan kiwon lalfiya a CNHU ta Cotonou, Jamhuriyar Bénin.
Ma'aaikatan kiwon lalfiya a CNHU ta Cotonou, Jamhuriyar Bénin. © RFI/Delphine Bousquet
Talla

An cimma jituwa tsakanin kungiyar likitoci da gwamnatin kasar a jiya alhamis kamar dai yadda mai magana da yawun kungiyar Adolphe ya tabbatar.

An shiga yajin aikin ne domin neman biyan kudaden alawus da na karin girma ga ma’aikata da dai sauransu, wadanga gwamnatin Patrice Talon ya ce za a gaggata biyan jami’an kiwon lafiyar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.