Isa ga babban shafi
Chadi

Alkali ya ki sanya hannu a takardar salamar Magajin garin Moundou

Wata Kotu a Chadi ta bada umurnin sakin tsohon Magajin Garin Moundou, kuma tsohon dan takarar shugaban kasar Laoken Medard wanda aka kama a watan Yuli saboda zargin almundahana.

Shiga garin  Moundou na kasar  Chadi
Shiga garin Moundou na kasar Chadi Wikimedia
Talla

Alkalin kotun ya bada umrnin sakin dan siyasar ne saboda abinda ya kira rashin bin ka’ida wajen tsare shi da akayi na watanni 4.

Medard ya zo na uku a zaben shugaban kasar da akayi bara wanda shugaba Idris Deby ya lashe.

Sai daya daga cikin alakaln dake da nauyi gudanar da shara’ar ya ki sanya hannu a takardar salamar Magajin garin na Moundou.

Kungiyoyi a kasar ta Chadi sun soma nuna damuwa a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.