Chadi
Deby ya yi wa Gwamnatinsa garambawul
Shugaban Kasar Chadi Idris Deby ya yi garambawul a Majalisar ministocin sa, inda ya rage yawan su saboda abinda ya kira karancin kudin da gwamnati ke fuskanta.
Wallafawa ranar:
Talla
Mahamat Zene Cherif, Jakadan kasar a Majalisar Dinkin Duniya shine sabon ministan harkokin waje, yayin da Djimet Arabi, mai bai wa shugaban shawara ya zama ministan shari’a.
Kasar Chadi na daya daga cikin kasashen da suka dogara da arzikin mai, amma faduwa farashin man a kasuwannin duniya ya shafi kudaden da kasar ke samu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu