Isa ga babban shafi
Nijar

Yan Adawa na shirin gudanar da zanga-zanga a Nijar

A karshen wannan makon ne yan adawa a Jamhuriyar Nijar ke shirya gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin amincewar su da wasu daga cikin matakan da hukumomin kasar ta Nijar suka dau a baya.Yan adawan na samun goyan bayan kungiyoyin farraren hula,wanda da da jimawa suka nuna cewa ba su amince ba da matakin da Gwamnatin ta dau.

Wasu daga cikin masu zanga-zanga a Birnin Yameh na Jamhuriyar Nijar
Wasu daga cikin masu zanga-zanga a Birnin Yameh na Jamhuriyar Nijar BOUREIMA HAMA / AFP
Talla

Wannan zanga-zanga na zuwa ne a dai-dai lokacin da wani rahoton Bankin Duniya ya bayyana cewa ‘yan siyasa da rashin hukunci ya sa talauci ya karu a Nijar musamman ga mazauna karkara, abinda ke sa yawancinsu barin yankunansu zuwa birane ko wasu kasashen makwabta domin ci-rani.

Yan adawa na ci gaba da yi kira zuwa Hukumomin kasar don gani sun mutunta dokokin kasar kamar yada kudin tsarin mulki ya tsara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.