Isa ga babban shafi
Chadi

Gwamnatin Chadi ta zabtarewa ma'aikata kudade daga albashin su

Ma’aikanta a kasar Chadi sun bayyana shirin daukar mataki kan rage musu albashi da gwamnatin kasar tayi, saboda abinda ta kira karancin kudaden shiga.A baya dai ministan kudi Abdullahi Sabur Fadul yace an janye zabtare albashin amma kuma da aka biya ma’aikata sai aka gano cewar an rage musu kudaden su.

Ndjamena, babban birnin Chadi
Ndjamena, babban birnin Chadi Xaume Olleros/Bloomberg via Getty
Talla

Gwamnatin ta bayyana damuwa a kan yunkurin bata wa shugaban kasa Deby suna,wasu daga cikin kungiyoyin na zargin Shugaban kasar da karbar rashawa daga wasu kamfanonin kasashen waje, a dai-dai lokacin da ma’aikatan  Chadi ke ci gaba da bayyana damuwa dangane da rayuwar da suka samu kan sun a rashin kulawa daga hukuma.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.