Isa ga babban shafi

Erdogan na ziyara a kasashen Afrika

Shugaban kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya yaba da nasarar kulla yarjejeniyoyi da hukumomin Algeria a ziyarar da ya fara ta kasashen nahiyar Afirka.

Shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan, a hannun hagu, tare da shugaban kasar Algeria Abdelaziz Bouteflika, a hannun dama, yayin da suke ganawa ta hanyar yi musu tafinta (Fassarar yare) a birnin Algeirs.
Shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan, a hannun hagu, tare da shugaban kasar Algeria Abdelaziz Bouteflika, a hannun dama, yayin da suke ganawa ta hanyar yi musu tafinta (Fassarar yare) a birnin Algeirs. AP
Talla

Shugaban yace yarjejeniyoyin, zasu bai wa kasashen damar bunkasa harkokin kasuwanci da kuma kare masu zuba jari.

Erdogan yace Turkiy na kallon Algeria a matsayin kasar da ke kan gaba wajen samun kwanciyar hankalin siyasa da kuma habakar tattalin arziki a Afirka.

Ana saran shugaban ya ziyarci kasashen Mauritania, Senegal da kuma Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.