An kai hari a birnin Ouagadougou na Burkina Faso
Wasu ‘yan bindiga sun yi bari wuta kusa da ofishin jadakancin Faranda da ke Ouagadougou Burkina Faso, kafin daga bisani su wuce zuwa shalkwatar tsaron kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Bayanai na nuni da cewa ‘yan bidiga 5 ne a cikin watan mota, suka buda wuta a kan jama’ar da ke wucewa a kan titi, daga nan kuma suka doshi ofishin jakadancin Faransa suna cigaba da harbe-harbe.
Wasu shaidu kuwa na cewa sun ji karar wata fashewa a harabar shalkwatar tsaron kasar.
Birnin na Ouagadougou ya saba da fuskantar hare-hare daga ‘yan bindiga tare da samun halartar rayukan jama’a da dama.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu