Bakonmu a Yau
Martanin masu fafutukar BBOG bayan dawo da daliban Dapchi
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:45
Masu fafutukar ganin an sako 'yan matan sakadaren garin Chibok da Boko Haram ke garkuwa da su Bring Back Our Girls, sun yaba wa gwamnatin Najeriya sakamakon rawar da ta taka domin gaggauta dawo da daliban makarantar Dapchi da Boko Haram ta sace wata a baya.Mai magana da yawun masu wannan fafutuka Dr Emman Shehu, ya ce fatansu da ma shi ne gaggauta 'yanto wadannan 'yan mata da sauran mutanen da ke hannun kungiyar ta Boko Haram.