Isa ga babban shafi
Habasha

Hukumomin Habasha sun saki wasu masu adawa da manufofinta

Kasar Habasha ta saki wasu mutane 11 da ake tsare da su saboda adawa da gwamnati, cikin su harda yan jaridu da masu shafukan watsa labarai da jami’an kungiyoyin fararen hula.

Abiy Ahmed,Firaministan Habasha a lokacin rantsar da shi
Abiy Ahmed,Firaministan Habasha a lokacin rantsar da shi REUTERS/Tiksa Negeri
Talla

Cikin wadanda aka sake harda dan Jarida Eskinder Nega da shugaban yan adawa Andualem Arage wanda a watan Fabarairu aka yiwa afuwa.

Sabon Firaministan kasar da aka rantsar ranar litinin ya bayyana aniyar sa na aiki tare da yan adawa da kuma kungiyoyin fararen hula.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.