Habasha
Hukumomin Habasha sun saki wasu masu adawa da manufofinta
Kasar Habasha ta saki wasu mutane 11 da ake tsare da su saboda adawa da gwamnati, cikin su harda yan jaridu da masu shafukan watsa labarai da jami’an kungiyoyin fararen hula.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Cikin wadanda aka sake harda dan Jarida Eskinder Nega da shugaban yan adawa Andualem Arage wanda a watan Fabarairu aka yiwa afuwa.
Sabon Firaministan kasar da aka rantsar ranar litinin ya bayyana aniyar sa na aiki tare da yan adawa da kuma kungiyoyin fararen hula.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu