Isa ga babban shafi
Nija-Mali

Yan Bindiga a Gao sun kashe sojan Nijar

A kasar Mali wani sojan wanzar da zaman lafiya dan asalin Nijar ya rasa ran sa bayan wani harin ba zata da wasu yan bindiga suka kai a dai dai lokacin da ayarin motocin dakarun wanzar da zaman lafiya ke suture a garin Gao dake arewacin kasar ta Mali.

Dakarun G5 a arewacin kasar Mali
Dakarun G5 a arewacin kasar Mali RFI / Anthony Fouchard
Talla

Akala sojoji 100 ne aka bayyana mutuwar su a irin wadanan hare-hare daga yan bindiga da ake zaton mayakan kungiyoyin yan ta’addan arewacin Mali ne.

Shugaban rundunar wanzar da zaman lafiya a kasar ta Mali Mahamat Saleh Annadif mutuwar wannan soji asara ce ,musaman gani ta yadda wadanan yan bindiga ke ci gaba da kisan jami’an Minusma, Mahamat ya tabbatar da cewa hakan ba zai kawo masu cikas gay akin da suke yi da yan ta’adda a kasar ta Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.