Ghana
Mutane 6 masu hakar ma'adinai sun mutu a Ghana
A kasar Ghana masu hakar ma'adinai shida suka gamu da ajalinsu a lokacin da wani ramin hakar ma'adinai ya rufta dasu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Wani kamfanin kasar Amurka ya mallaki ramukan hakar ma'adinan.
Mai magana da yawun kamfanin, Agbeko Azumah ya tabbatar da mutuwar mutanen inda yake cewa akwai wasu karin mutanen 2 da suka jikkata amma suna karban magani a Asibiti.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu