Uganda
Yan Sandan Uganda sun kai samame masallaci
Yan Sanda a kasar Uganda sun sanar da kashe mutane 2 lokacin da suka kai hari wani masallacin da suke zargin ana amfani da shi wajen cusawa matasa tsatsauran ra’ayi.
Wallafawa ranar:
Talla
Rundunar yan sandan tace ta kama mutane da dama a harin, yayin da kuma ta kubutar da mutane sama da 100 da suka hada da mata da yara.
Kakakin yan sandan Emilian Kayima, yace daga cikin wadanda aka kubutar ana zargin cewar garkuwa akayi da su a wajen.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu