Bakonmu a Yau
Dr Kole Shettima kan cikar Buhari shekaru 3 a mulkin Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:22
A cigaba da jerin rahotanni da hirarrakin da muke gabatar muku kan cika shekaru 3 da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi a karagar mulki, yau zamu kamala da hirar da Muhammad Sani Abubakar yayi da Dr Kole Shettima, shugaban kungiyar cigaban Mc Arthur Foundation da ke Abuja.Ga dai yadda zantawar su ta gudana.