Wanke Jean Pierre Bemba daga tuhuma ya bar baya da kura
Kwana daya bayan da kotun hukunta manyan Laifuka ta sanar da wanke tsohon madugun yan tawaye kuma tsohon mataimakin Shugaban Jamhuriyar Demukuraddiyar Congo Jean Pierre Bemba aka yankewa hukunci dauri na shekaru 18.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Magoya bayan sa na ci gaba da nuna farin cikin su ,duban magoya bayan tsohon madugu yan tawayen Jamhuriyar Demokurradiyar Congo sun kali zaman shara’ar ta talabijen ,yayinda kungiyoyin kare hakokin bil adam a kasar da Jamhuriyar Afrika ta tsakiya suka nuna damuwa dangane da wannan sakamako, da suke dangatawa da rashin mutunta iyalan da suka rasa na su a kisan da magoyan bayan Bemba suka aikata a wacan lokaci.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu