Isa ga babban shafi
Congo Dimokuradiyya

Wanke Jean Pierre Bemba daga tuhuma ya bar baya da kura

Kwana daya bayan da kotun hukunta manyan Laifuka ta sanar da wanke tsohon madugun yan tawaye kuma tsohon mataimakin Shugaban Jamhuriyar Demukuraddiyar Congo Jean Pierre Bemba aka yankewa hukunci dauri na shekaru 18.

Magoya bayan Jean Pierre Bemba a Kinshasa
Magoya bayan Jean Pierre Bemba a Kinshasa JOHN WESSELS / AFP
Talla

Magoya bayan sa na ci gaba da nuna farin cikin su ,duban magoya bayan tsohon madugu yan tawayen Jamhuriyar Demokurradiyar Congo sun kali zaman shara’ar ta talabijen ,yayinda kungiyoyin kare hakokin bil adam a kasar da Jamhuriyar Afrika ta tsakiya suka nuna damuwa dangane da wannan sakamako, da suke dangatawa da rashin mutunta iyalan da suka rasa na su a kisan da magoyan bayan Bemba suka aikata a wacan lokaci.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.